Ticker

10/recent/ticker-posts

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un Ya rasu saka makon kaiwa makwabcin sa taimako bayan wuta ta kama a gidan sa..

 

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un Ya rasu saka makon kaiwa makwabcin sa taimako bayan wuta ta kama a gidan sa.

Yanzu muke samun labarin rasuwar Magidancin nan mai suna Hassan wanda ya kaima makwabcin sa agaji yayin gobara ta tashi a gidan sa


Allah ya karbi rayiwar Hassan ne bayan an kaishi asibi an masa iki saka makon yadda wuta ta kamashi shima.

Post a Comment

0 Comments